Surah Az-Zalzalah ( The Earthquake )

Select reciter

Hausa

Surah Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya count 8
Facebook Twitter Google+ Pinterest Reddit StumbleUpon Linkedin Tumblr Google Bookmarks Email
إِذَا زُلْزِلَتِ الْأَرْضُ زِلْزَالَهَا ( 1 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 1
Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.
وَأَخْرَجَتِ الْأَرْضُ أَثْقَالَهَا ( 2 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 2
Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.
وَقَالَ الْإِنسَانُ مَا لَهَا ( 3 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 3
Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"
يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا ( 4 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 4
A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.
بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا ( 5 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 5
cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.
يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ النَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا أَعْمَالَهُمْ ( 6 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 6
A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.
فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُ ( 7 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 7
To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.
وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُ ( 8 ) Az-Zalzalah ( The Earthquake ) - Aya 8
Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.
Facebook Twitter Google+ Pinterest Reddit StumbleUpon Linkedin Tumblr Google Bookmarks Email

Select language

Select surah